Kasuwanci
Gwamnatin Najeriya ta sanar da daukar matakai na fadakar da jama’a domin gujewa sayar da filaye a wasu yankunan arewacin kasar, yankunan da ake sa ran soma fitar da mai. a wani mataki da ake ganin watakila zai iya fidda wannan bangare na Najeriya kunya. Ahmad Abba a cikin shirin kasuwa a kai miki dole ya duba alfanun mataki.
114 episodes
Comments
0Be the first to comment
Sign up now and become a member of the Kasuwanci community!