Kasuwanci
Kungiyar Kwadagon Ghana GHUTA ta sanar da shirin ta na gudanar da gagarumin aikin rufe shagunan ‘yan kasashen waje da ke birnin Accra. Lamarain da ya samo asali yau da shekaru kusan 20 a kasar ta Ghana. Abdoulaye Issa da ya ziyarci kasar ta Ghana ya jiyo ta bakin wasu yan kasuwa da wakilan kungiyar ta Ghuta a Ghana.
114 episoder
Kommentarer
0Vær den første til at kommentere
Tilmeld dig nu og bliv en del af Kasuwanci-fællesskabet!